Bagadaza (IQNA) Ammar Hakim, shugaban hadaddiyar kungiyar hadin kan kasa, ya bukaci hukumomin kasar Sweden da su hana sake kona kur’ani mai tsarki da tutar kasar Iraki.
Lambar Labari: 3489510 Ranar Watsawa : 2023/07/20
Ammar Hakim:
Bangaren kasa da kasa, shugaban jam’iyyar Hikma a kasar Iraki ya bayyana yunkurin rarraba kasashen msuulmi da cewa shiri ne wanda Isra’ila za ta ci riba da shi.
Lambar Labari: 3481995 Ranar Watsawa : 2017/10/13
Bangaren kasa da kasa, Sayyid Ammar Hakim ya mayar da martini mai zafi kan kisan kiyashin da Saudiyya take yi kan fararen hula musulmi a Yemen.
Lambar Labari: 3480844 Ranar Watsawa : 2016/10/10